![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEiLbGucBEqNqkRsA_D_Frnb2fymX8uH45Dg3iEtoA3ValYuAvkEW-4vIHpTpFLoWBXPQBSOX3tuDgAO8TMr36TIdJjuJz2MtYSve7pytwu5MIlT691O_HupjmwLVr5j3vIMQ9k2_1FLc0Bv/s1600/ic-9251.jpg)
Bayan da labarai suka watsu cewa tauraron fina-finan Hausa kuma mawaki, Adam A. Zango zai kara aure wanda za'a daura a ranar 3 ga watan Mayu, Adamun ya fito yace an dage auren nasa sai bayan Sallah.
A sanarwar da ya fitar ta shafinshi na Instagram, Adamu ya bayyana cewa, an dage auren nashi har sai bayan Sallah kuma zai sanar da sabuwar ranar auren nashi nan gaba.
![](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEivWalpZXBBOy0vmA80PmR7djfS6trdcpqSdXzLeWUODctQ3TJ0joZ_8X9k2v-CLAThOwFSxV6SRXg7iAutDbdxB5xr3w_m9nZcEndPiuDKLtOlMliHu7yRaDbN5nYqkNEYWrWY8UrN_47F/s1600/ic-5299.jpg)
Post a Comment